Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya yi buda baki tare da musulmi a babban masallacin birnin Nairobi a daren jiya.
Lambar Labari: 3483701 Ranar Watsawa : 2019/06/02
Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Kennya Uhuru Kenyatta ya rabawa musulmi mabukata dabinon buda baki wanda ya kai Ton 36.
Lambar Labari: 3481629 Ranar Watsawa : 2017/06/21
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Kenya ta sanar da cewa, tana shirin bunkasa ayyukan bankin musluci a kasar, da sauran ayyukan tattalin arziki da suke da alaka da wannan baki domin kara bunkasa tattalin arzikin kasar.
Lambar Labari: 3481100 Ranar Watsawa : 2017/01/04